( ILLOLIN ZINA )
YANA DAGA CIKIN ILLOLIN DA ZINA TAKE
HAIFARWA TUN ANAN DUNIYA....
1-RUSHEWAR TATTALIN ARZIKI: annabi (saw)
ya bayyana acikin hadisi cewa dukkan
society da suka ta‘allaQa da aikata al-fasha
Allah madaukaki yana dankwafar dasu ta
fiskan tattalin arziki dss,
2-GUSHEWAR KUNYA: annabi (saw) yace da
imani da kunya dan-juma ne da dan-jummai,
muddin 1 ya tafe to 1n ma baya zama,
3-YA‘DUWAR ANNOBA / CUTUTTKA: annabi
(saw) yace zina bazata bayyana ba (kowa
yana aikatawa ba shuwagabanni da
mabiya ) face sai Allah me girma da daukaka
ya sauQar wada mutane annoba / cututtuka,
Dan-uwa ka dubi yanda HIV/ AIDS yake
kashe mutanenmu, Allah ya kyauta,
4-MUDDIN KAYI SAI WANI YAYIWA NAKA:
annabi (saw) yace ita zina BASHI ce, inkayi
sai an maka,
Duk wanda yayi zina da “yar-wani ko uwar-
wani ko yayar-wani, to shakka babu sai anyi
da nashi akwan atashi
Allah sarki hakan ya faru a yankin mu
Wani mutum ya kasance me tsanani wa
yarsa (mace) kasancewar ta girma ya hanata
fita koda makaranta ne, kullun haka---
Rannan saiga “ya“ da ciki,
Karshe yasa mata wuQa awuya kota fa‘da
wanda yayi mata ko ya yanka ta,
Qarshe tace - ina wannan Qawarta me zuwa
yau-da kullum akace ‘ei‘ tace ba mace bace
namiji ne,
Kaga illan zina kenan
5-GUSHEWAR MUTUNCI/KIMA ACIKIN JAMA‘A:
ka kula duk wanda yake zina to Allah saiya
cire masa kima da kwarjini acikin jama‘a
zakaga bashi da kima acikin mutane.
6-MUTUWA BA IMANI: annabi yace duk me
aikata zina al-fahsha to Allah ze zare imani
daga gareshi Qarshe ya mutu ba imani
Annabi yace duk wanda yayi zina da matan
aure- to Allah ze kwashe dukkan aiyukansa
na al-khairi yabawa mijinta
Aranar tashin al-Qiyama kuma Allah ze masa
azabar rabin wannan al-ummah ita matar
ma haka.
Innalillahi wa‘inna ilaihir-raju‘un !!
Annabi yace babu laifi da Allah yafi kyama
sama da mutum ya saka AL-AURANSHI A CKIN
FARJIN HARAM !!
Dan-uwa na ka sani aduniya dayan shirka
wa Allah da kisan kai babu laifi dayafi Qirma
sama da zina !!
Allah ka mana katangar Qarfe da aikata zina
No comments:
Write Comments