Wasu likitocin kasar Afrika ta kudu na jami’ar
Stellenbosch University da asibitin Tygerberg
Academic Hospital,sunyi tiyatan dashin
mazakuta karo na biyu a tarihin duniya.

A wani jawabin da jami’ ar ta saki, tace wani
mutum dan shekara 40 ya rasa mazakutarsa
shekaru 17 da suka gabata sanadiyar kaciyar
da akayi masa ba'a dai-dai ba. Bayan gudanar
da tiyatan, sunce ya fara samun sauki.
Shugaban sashen asibitin, Andre van der
Merwe, yace, yana samun sauki sosai. Babu
wata alaman rashin daidaito a jijiyoyin, da
alamar yana warkewa.
Sai da aka kwashe sa’o’I 9 da rabi ana
gudanar da aikin tiyatan.
Jawabin ta cigaba da cewa ana sa ranya
samu cikakken sauki cikin watanni 6 masu
zuwa. Dakta Jimmy Volmink, yace wannan
babban nasara ne wanda ke nuna karfin
ilimin likitancin kasar Afrika ta kudu.
Stellenbosch University da asibitin Tygerberg
Academic Hospital,sunyi tiyatan dashin
mazakuta karo na biyu a tarihin duniya.

A wani jawabin da jami’ ar ta saki, tace wani
mutum dan shekara 40 ya rasa mazakutarsa
shekaru 17 da suka gabata sanadiyar kaciyar
da akayi masa ba'a dai-dai ba. Bayan gudanar
da tiyatan, sunce ya fara samun sauki.
Shugaban sashen asibitin, Andre van der
Merwe, yace, yana samun sauki sosai. Babu
wata alaman rashin daidaito a jijiyoyin, da
alamar yana warkewa.
Sai da aka kwashe sa’o’I 9 da rabi ana
gudanar da aikin tiyatan.
Jawabin ta cigaba da cewa ana sa ranya
samu cikakken sauki cikin watanni 6 masu
zuwa. Dakta Jimmy Volmink, yace wannan
babban nasara ne wanda ke nuna karfin
ilimin likitancin kasar Afrika ta kudu.
No comments:
Write Comments